... MAIRO ...♡*
*BY*
*_KHADEEJA CANDY_*
*37*
kai tsaye Siraj bakin kasuwa ya nufa daman É—azu da suka wuce ya hango gurinda Halilu yake zaune,
Halilu na hangoshi ya ɓata fuska aransa yana _babu wani magiya da zaka mun na barma ku ita wlh boko dai nima nayi dan haka baka fini wayeba_,
Siraj ya k'arasowa kusa dashi yayi masa sallama tare da mik'a masa hannu, ciki² ya karÉ“a ya juyarda fuska,
murmushi Siraj yayi ya zauna saman teburin da yake zaune yana faÉ—in "kai kaÉ—ai kake zaune?"
"eh ina hutawane"
Siraj ya kalleshi "Halilu ka saki jikinka dani bana nufin cutarda kai ko cilas taka yin abunda baka tashi ba ni shawara nazo na baka kuma inason kayi nazari ka É—auki shawarar karka kalleni a matsayen É—an'uwan Qasin inason ka kalleni a matsayin É—an'uwanka"
juyowa Halilu yayi ya kalleshi "wace shawarace?"
dafashi Siraj yayi yace "naji ance ka fito kana son Maryam ita kuma bata sonka kuma kaga yayana ma yana sonta banci shi kuma akwai wadda yake sonta can birni sannan naji ance baka kada sana'ah ba kama da gurin ajeta tho kuma yanzu naji tana zance sai ta bimu birni tho abunda nake so da kai shine kayi sauri ka matsa a É—aura muku aure koda baka da gurin ajeta É—in dan in kayi sake tho rasata zakayi kaga in ka aureta koda tace sai taje birrin kana iya kyaleta taje tayi karatunta amman fa da aurenka kaga kamin ta k'are kai kuma ka samu aiki kayi gidan ajeta ni zan iya taimaka maka ka cigaba da karatunka amman karka yarda wani sati yayi ba'a É—aura maka aure da ita ba"
ido Halilu ya tsurawa Siraj yana son tantance abunda yake faÉ—a,
_ta yaya zai yi masa wannan shawarar bayan shi É—an'uwan Qasin ne miyasa yake son shi ya aureta sama da Qasin can wata zuciyar tace amman kuma fa gaskiya ya faÉ—a min tunda banida gurin ajeta balle abun ciyarda ita kuma nasan yanzu Mairo bazata yarda ta zauna k'auyen nan ba tunda nama ji ta fara zancen sai ta bisu kuma gashi har yace zai taimaka min na k'arasa karatuna inhar da gaske yake kuma fa inna aureta na huta koda taje can birrin wani ya ganta yana so na dai riga na aureta......_
dafashi da Siraj yayi yasashi dawowa daga duniyar tunanin daya tafi,
Siraj yace "ka yarda da shawarata Halilu shine kawai mafita a gareka"
ajiyar zuciyar Halilu ya sauke yace "maganganunka abun dubawa ne Siraj saidai na kasa ganewa taya zaka goya mun baya na auri Mairo bayan yayanka ma yana sonta?"
murmushi Siraj yayi yace "shiyasa tun farko nace karka ɗaukeni a'matsayen ɗan'uwan Siraj ka ɗaukeni a'matsayin ɗan'uwanka Halilu bana nufi cuta a gareka nayi haka ne saboda shi Qasin yana da mata sannan kuma zuwan da Maryam tayi birni ne ya ganta yace yana so saɓanin kai da tun tana k'arama kake sonta ko ɗazu na faɗawa Gwaggo babu wadda ya dace da Maryam irinka,
Halilu nifa bance dole ka É—auki shawarta ba kawai in tayi maka shikenan in kuma batayi maka ba duk É—aya ne"
ya karasa maganar tare da tashi tsaye. Hannu halilu ya mik'a masa "na gode sosai Siraj zanyi tunani a kai"
"nima na gode da bani lokacinka da kayi Allah ya shige mana gaba"
nan sukayi sallama Siraj ya nufo gida,
''' * * * '''
bakin k'ofa ya tararda Mairo zaune rik'e da É—an karenta tana zane a k'asa,
da murmushi ya fito motar ya nufota, saida ya kusa kawowa kusa da ita sannan ta É—ago ta kalleshi ta wani turo baki wai ita gamai fushi,
sai da ya zauna kusa da ita sannan yace "fushin mi kike Maryam?"
"wai Momi ce tace bazata je dani birni ba"
"tho ai hutunku bai k'areba kuma kinga aure za'ayi miki babu ma zancen komawa birni gaba É—aya rayuwarki ta dawo nan kenan"
da sauri ta kalleshi "ni wlh ba zan zauna ba kuma ni bana son aure wlh bana son halilu"
da kuka ta k'arasa maganar,
saida Siraj ya duba yaga babu mai kallonsu sannan yace "in baki shawara?"
kai ta É—aga mishi
yace "karki yarda a aura miki Halilu kinga É—an k'auyene kuma duk wani abun daÉ—i da kikasan kinaci da kin aureshi kin daina cinsa kenan kuma kings babu ke babu karatu babu zuwa birni nan zakiyi ta zama kina daka da zuwa daji kina É—ebo kara shikenan kinyi bankwana da jindaÉ—i muma ba zaki sake ganinmu ba har Momi"
k'ara fashewa tayi da kuka da sauri ya rufe mata baki yana kallon k'ofa "shinnnnn kar sujiki kina son na baki wata shawara?"
nan ma kan ta É—aga yace "koda an É—aura miki aure da Halilu karki yarda ki zauna kice ke gurin mu kikeso kiyi ta musu kuka kice kesai an barki kinyi karatu in kikayi haka nasan za'a iya barinki ki bimu amman inba haka ba shikenan ba zaki k'ara jindaÉ—i ba kinji"
cikin muryar kuka tace "tho Gwaggo zanyiwa ko tsoho?"
"dukansu har Halilu kice indai yana sonki yabarki kije kiyi ta musu kuka kina murje² in kikaga sunk'i yarda sai kice ke sai kin kashe kanki...."
maganar yake yana wani kalle² kamar wani munafiki,
ita ko sai kai take É—aga mishi, hannunta ya rik'o "Maryam kimin alk'awari komai akayi bazaki faÉ—a ni nace kiyi haka ba"
"nayi wlh bazan faÉ—a ba"
murmushi yayi "yauwa ai inma kika faɗa ɓatawa zanyi dake dan haka karki faɗawa kowa kinji share hawayenki"
hannu tasa tana share hawaye yana tayata saida ya goge mata fuska sannan ya rika hannunta suka shiga cikin gidan,
*_©Khadeeja Candy_*
candynovels.wordpress.com
*BY*
*_KHADEEJA CANDY_*
*37*
kai tsaye Siraj bakin kasuwa ya nufa daman É—azu da suka wuce ya hango gurinda Halilu yake zaune,
Halilu na hangoshi ya ɓata fuska aransa yana _babu wani magiya da zaka mun na barma ku ita wlh boko dai nima nayi dan haka baka fini wayeba_,
Siraj ya k'arasowa kusa dashi yayi masa sallama tare da mik'a masa hannu, ciki² ya karÉ“a ya juyarda fuska,
murmushi Siraj yayi ya zauna saman teburin da yake zaune yana faÉ—in "kai kaÉ—ai kake zaune?"
"eh ina hutawane"
Siraj ya kalleshi "Halilu ka saki jikinka dani bana nufin cutarda kai ko cilas taka yin abunda baka tashi ba ni shawara nazo na baka kuma inason kayi nazari ka É—auki shawarar karka kalleni a matsayen É—an'uwan Qasin inason ka kalleni a matsayin É—an'uwanka"
juyowa Halilu yayi ya kalleshi "wace shawarace?"
dafashi Siraj yayi yace "naji ance ka fito kana son Maryam ita kuma bata sonka kuma kaga yayana ma yana sonta banci shi kuma akwai wadda yake sonta can birni sannan naji ance baka kada sana'ah ba kama da gurin ajeta tho kuma yanzu naji tana zance sai ta bimu birni tho abunda nake so da kai shine kayi sauri ka matsa a É—aura muku aure koda baka da gurin ajeta É—in dan in kayi sake tho rasata zakayi kaga in ka aureta koda tace sai taje birrin kana iya kyaleta taje tayi karatunta amman fa da aurenka kaga kamin ta k'are kai kuma ka samu aiki kayi gidan ajeta ni zan iya taimaka maka ka cigaba da karatunka amman karka yarda wani sati yayi ba'a É—aura maka aure da ita ba"
ido Halilu ya tsurawa Siraj yana son tantance abunda yake faÉ—a,
_ta yaya zai yi masa wannan shawarar bayan shi É—an'uwan Qasin ne miyasa yake son shi ya aureta sama da Qasin can wata zuciyar tace amman kuma fa gaskiya ya faÉ—a min tunda banida gurin ajeta balle abun ciyarda ita kuma nasan yanzu Mairo bazata yarda ta zauna k'auyen nan ba tunda nama ji ta fara zancen sai ta bisu kuma gashi har yace zai taimaka min na k'arasa karatuna inhar da gaske yake kuma fa inna aureta na huta koda taje can birrin wani ya ganta yana so na dai riga na aureta......_
dafashi da Siraj yayi yasashi dawowa daga duniyar tunanin daya tafi,
Siraj yace "ka yarda da shawarata Halilu shine kawai mafita a gareka"
ajiyar zuciyar Halilu ya sauke yace "maganganunka abun dubawa ne Siraj saidai na kasa ganewa taya zaka goya mun baya na auri Mairo bayan yayanka ma yana sonta?"
murmushi Siraj yayi yace "shiyasa tun farko nace karka ɗaukeni a'matsayen ɗan'uwan Siraj ka ɗaukeni a'matsayin ɗan'uwanka Halilu bana nufi cuta a gareka nayi haka ne saboda shi Qasin yana da mata sannan kuma zuwan da Maryam tayi birni ne ya ganta yace yana so saɓanin kai da tun tana k'arama kake sonta ko ɗazu na faɗawa Gwaggo babu wadda ya dace da Maryam irinka,
Halilu nifa bance dole ka É—auki shawarta ba kawai in tayi maka shikenan in kuma batayi maka ba duk É—aya ne"
ya karasa maganar tare da tashi tsaye. Hannu halilu ya mik'a masa "na gode sosai Siraj zanyi tunani a kai"
"nima na gode da bani lokacinka da kayi Allah ya shige mana gaba"
nan sukayi sallama Siraj ya nufo gida,
''' * * * '''
bakin k'ofa ya tararda Mairo zaune rik'e da É—an karenta tana zane a k'asa,
da murmushi ya fito motar ya nufota, saida ya kusa kawowa kusa da ita sannan ta É—ago ta kalleshi ta wani turo baki wai ita gamai fushi,
sai da ya zauna kusa da ita sannan yace "fushin mi kike Maryam?"
"wai Momi ce tace bazata je dani birni ba"
"tho ai hutunku bai k'areba kuma kinga aure za'ayi miki babu ma zancen komawa birni gaba É—aya rayuwarki ta dawo nan kenan"
da sauri ta kalleshi "ni wlh ba zan zauna ba kuma ni bana son aure wlh bana son halilu"
da kuka ta k'arasa maganar,
saida Siraj ya duba yaga babu mai kallonsu sannan yace "in baki shawara?"
kai ta É—aga mishi
yace "karki yarda a aura miki Halilu kinga É—an k'auyene kuma duk wani abun daÉ—i da kikasan kinaci da kin aureshi kin daina cinsa kenan kuma kings babu ke babu karatu babu zuwa birni nan zakiyi ta zama kina daka da zuwa daji kina É—ebo kara shikenan kinyi bankwana da jindaÉ—i muma ba zaki sake ganinmu ba har Momi"
k'ara fashewa tayi da kuka da sauri ya rufe mata baki yana kallon k'ofa "shinnnnn kar sujiki kina son na baki wata shawara?"
nan ma kan ta É—aga yace "koda an É—aura miki aure da Halilu karki yarda ki zauna kice ke gurin mu kikeso kiyi ta musu kuka kice kesai an barki kinyi karatu in kikayi haka nasan za'a iya barinki ki bimu amman inba haka ba shikenan ba zaki k'ara jindaÉ—i ba kinji"
cikin muryar kuka tace "tho Gwaggo zanyiwa ko tsoho?"
"dukansu har Halilu kice indai yana sonki yabarki kije kiyi ta musu kuka kina murje² in kikaga sunk'i yarda sai kice ke sai kin kashe kanki...."
maganar yake yana wani kalle² kamar wani munafiki,
ita ko sai kai take É—aga mishi, hannunta ya rik'o "Maryam kimin alk'awari komai akayi bazaki faÉ—a ni nace kiyi haka ba"
"nayi wlh bazan faÉ—a ba"
murmushi yayi "yauwa ai inma kika faɗa ɓatawa zanyi dake dan haka karki faɗawa kowa kinji share hawayenki"
hannu tasa tana share hawaye yana tayata saida ya goge mata fuska sannan ya rika hannunta suka shiga cikin gidan,
*_©Khadeeja Candy_*
candynovels.wordpress.com