TAMBAYA TA 80


Assalamu alaikum malan mutumne take gaba dani NA tambayeshi mena yi mashi tayi shiru in anje sallah bai hada sahu dani in Ina limanci bai bina in a main sallama bai amsawa in Ina guri bai zuwa KAI malan had aika mai da sakon yadaina gaba dani yakiya.... To malan idan nadaina binshi sallah NA yanke dukkan hulda dashi nayi laifi

Amsa

Wa'alaikumussalam

Asali shine duk Wanda suke gaba har tsawon kwanaki uku to sallarsu ma da duk wata ibadunsu baza'a karba ba amma idan ya kasance dayane yake gaba dayan kuma ya kulashi yaqi yi masa magana to yayi masa hakan har sau uku idan yaqi seka qyaleshi amma karka qullace shi duk randa yaima magana seka kulashi kuma lefin yana Kansa shi kadai 

Amma matakin da kake shirin dauka Sam Sam ba dedai bane shi idan baya binka salla kai karka dena binsa sallar amma tabbas akwai matsala idan kuka mutu kuna gaba Allah ya tsare mu
Post a Comment (0)