ANNABI YA CE WANNAN BAI YI IMANI DA NI BA

*ANNABI YACE WANNAN BAI YI IMANI DA SHI BA*

🌴BALLIGU ANNI no.. 221🌴 11/05/2020

Manzon Allah (s.a.w) yace: 

1. "Bai yi imani da ni ba; duk wanda ya kwana a koshe amma makwabcinsa a gefensa cikin yunwa kuma yana sane" 📚 Sahihut Targib, Hadisi na 2561

2. "Ba mumini ba ne; duk wanda ya kwana a koshe amma makwabcinsa a gefensa cikin yunwa". 📚 Sahihut Targib, Hadisi na 2563

https://t.me/Balligu_Anni

Post a Comment (0)