Friday Messages 072

Assalamu Alaikum

Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam yace a hudubar sa ta farko a birnin Madina; "Ku yada sallama a tsakanin ku, Ku ciyar da abinci, Kuyi zumunci sannan Ku tashi cikin dare kuyi sallah lokacin mutane suke bacci.
Idan kukayi haka zaku shiga aljannah"
     Ya Allah Ka bamu ikon aikata wadan nan ibadun, amin.

              Barkan mu da
                   Juma'ah!

Post a Comment (0)