HADITH ABOUT CALAMITY



FRIDAY
08 Sha'aban 1443 (11 March 2022)

Narrated Aisha RA, (the wife of the Prophet):

Allah's Apostle PBUH said, "No calamity befalls a Muslim but that Allah expiates some of his sins because of it, even though if it were the prick he receives from a thorn."

Manzon Allah SAW ya ce; Babu wata asara/fitina da za ta faɗa wa Musulmi face sai Allah ya goge masa wasu daga cikin zunubansa saboda ita, ko da tsirar ƙaya ce.

Sahih Al-Bukhari.
Post a Comment (0)