*Tambaya:*
Assalamu Alaikum mlm meye wukuncin namijin d yataba macen d bamuharramarsa b
.
*Amsa:*
WA'alaikumussalam.
Malaman sunnah sun sha faďa mana hadisan manzon Allah saw cewa *"Da ďayanku ya shafa jikin da ba na matarsa ba, to ya fi mai alkhairi a samu basillar bakin karfe a soka masa a jiki har ta nitse.”*
Amma kuma ba sai matarsa kadai ba, kamar yadda wasu hadisan suka bayyana kamar su 'ya, 'kanuwa, uwa da sauran mata muharramai.
*والله اعلم.*
*Barr. Ukashatu Abubakar Giwa.*
*🕌Islamic Post WhatsApp.*
