TAMBAYA
========
👇
Assalamu Alaikum warahmatullah fatan mallam ya tashi lafiya.
Tambaya ta itace kawata ce sun kusan shekara suna case da mijin ta a kotu daga karshe sai aka raba auren sai bayan sati uku kuma ta koma alkali ya bata takardan sakin to shin..
1.akwai idda a kan ta?
2.daga lokacin da alkalin ya raba auren ne zata fara idda ko kuma lokacin da ta karbi takardar sakin ne zata fara?..Nagode
AMSA
=====
👇
Daga lokacin da sakon saki yazo mata a rubuce ko da fatar baki, daga nan ne zata fara lissafin iddarta insha Allahu.
Allah shine masani.
✍
ZAUREN FADAKARWA A SUNNAH MAZA MATA 08108605876