SHEKARA TA 11 DA YIN AURE AMMA BANDA NI'IMA


SHEKARATA 11 DA AURE BANA JIN NI'IMA??!
:
Daga zauren
Kulafa'ur rashidun
:
Salamun alaikum Nice naje wajan wata maibada magani nayi Mata bayanin abunda kedamuna cewa nayi maganin infection wato ciwon sanyi Kala kala amma bansamu saukiba Kuma tindanayi aure shekara 11 haka nake koda yaushe abushe Kuma bana jinwani kaikayi KO fitar far in ruwa KO kuraje aa bushewa ce kadai saitace aljannune inbari takirawo aljanunta sai ingayamasu sai naceto sukazo nagamasu saisukace tabbas akwai jinsinsu at are Dani sukabani magani nadwo gida amma hankalina bai kwanta DA mgnarsuba .shine nake tambaya menene hukuncina Kuma in akwai shawarwari game dahakan dan Allah abani .nagode
:
              ******
:
Wa,alaikumussalam
Dafarko dai kinje waje. Boka Wanda kuma zuwa wajen su haramunne da bakin Annabi Sallallahu alaihi wasallam yace: duk wanda yaje wajen boka baza'a kar6i sallar sa ta kwana arba'in (40) ba idan kuma kika gazgata maganar daya fada to kin kafirta. Yanzu abunda yakamace ki shine ki tuba zuwa ga ubangijin halittu insha ALLAHU ze gafarta miki.
.
Dangane da matsalan ki, kuma akwai na halitta akwai na matsala !
.
Sannan wannan bayanan da kikayi
 babu alamun 
 infection aciki. Matsalace ta rashin ni'ima shikuma ansha karanta shi awannan zauren
.
 *Amma ga maganin kaman haka*⤵
.
1: kisamu man hulba zallah seki zuba acikin madara peak ko kuma madaran shanu mai kyau inya rage kaman awa daya ki kwanta seki sha shi amma ba'ason ki kwanta alokacin da kinasha seya dan jima. 

1: ki nemi gero ki surfa shi seki hada da sassaken baure ki Dora kan wuta ki tafasashi sosai inya nuna seki sauke ki tace seki maida ruwan kan wuta ki sa kanunfari, man shanu, mazarkwaila da Zuma seki sake maidashi kan wuta inya nuna zakiji yana qamshi seki sauke kisa samu peak milk gwangwani daya ki juye aciki seki shashi kaman da yamma. Ki dinga yin haka wannan hana saurin magance wannan matsalar da izinin Allah insha Allah .
.
Sannan Ki yawaita shan kankana da cin danyen dabino amma fa ba danye sosai ba.
.
Inkika bi wayannan hanyoyin insha Allah zaki samu waraka. Kuma haquri akeyi kan magani bawai sau daya akeyi abari ba balle ke da kika jima seki dinga yi harse kin warke kuma da yardar Allah in kina yi zaki dinga ganin canji.
.
Allah yasa mudace 
.
➡ Jamila Dahiru Muhsinat Datti
========================
*```Date* ```[1-09-1439]Hj {17-05-2018} 
  Kuna iya samun mu ta Internet/website http://khulafau.cf
_Masu buqatan Group suyima daya daga cikin Number's innan maga ta whatsApp_
+2349033206238
+2347035269582
+2348063796175
           *```Kuna iya samun mu ta facebook*```
facebook.com/khulafaurrashidun
((سُبْحَانَكَ اللَّهُمَّ وَبِحَمْدِكَ، أشْهَدُ أنْ لَا إِلَهَ إِلاَّ أنْتَ، أسْتَغْفِرُكَ وأَتُوبُ إِلَيْكَ))
〰〰〰〰〰〰〰〰✔
*Wanda yaga gyara, yasanar damu !*
Post a Comment (0)