YADDA AKE KUNUN ALBASA

YANDA AKE KUNUN ALBASA


ga yanda zakiyi
ki samu albasa ki yankata sannan ki dafata da zallan ruwa
har sai ruwan yayi baki sai ki sauke ki tace albasar ki zubar saiki xuba xuma acikin ruwan sannan ki zuba garin gero ko kamu da garin alkama sannan ki xuba madara paek ko.nono ko kuma ki saka garin madara luna 
ki mayarshi kan wuta kina juyawa idan kin tabbatar ya zama.kunu saiki saukar dashi ki rinka sha da duminsa kuma kadan zakiyi yanda zaki iyasha gaba daya idan ya kwana zai iya baci kuma zakiyi bayan kwana daya saiki sake sannan akalla ana bukatar kiyi kamar sau goma




HASKEN MA AURATA
littafin auwal azare


Post a Comment (0)