ZUNUBAI GUDA BAKWAI MASU HALLAKARWA



ZUNUBAI GUDA BAKWAI MASU HALLAKARWA

 *Tambaya* 

Assalamu alaikum Mal. wadanne abubuwa ne guda 6 da Annabi yace mu gujesu suna hallakar da dan adam 

*Amsa*
 
Wa'alaykumussalam, To dan'uwa abubuwan guda bakwai ne kamar yadda suka zo a hadisin Bukhari mai lamba: 6857 da kuma Muslim a lamba ta: 262, inda annabi ï·º yake cewa: ku guji abubuwa guda bakwai masu hallakarwa: 
1. Shirka da Allah. 
2. Sihiri 
3. katshe rai ba tare da hakki ba 
4. Riba. 
5. Cin dukiyar maraya.
6. Juya baya a wajan yaki. 
7. Yiwa mata katangaggu kazafi.

 Allah ne mafi sani.

 Amsawa:-Dr. Jamilu 

Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan karatu/sako zaka samu lada mai yawa, domin yada ilimi yana da daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.

SUBSCRIBE TELEGRAM CHANNEL:👇
https://t.me/TambayoyiDaAmsoshi
KU BIYOMU A FACEBOOK👇
Https://www.facebook.com/groups/336629807654177
Post a Comment (0)