HATTARA DAI Ζ³AN MATA! πŸ‘©πŸ½‍🦳 .

HATTARA DAI Ζ³AN MATA! πŸ‘©πŸ½‍🦳



Zan yi amfani da wannan damar ne domin fadakar da Ζ΄an uwana Musulmi musamman (Ζ³anmata da Samari) akan wata Ι—abi'a da yanzu ta zama ruwan dare a cikin mu.
.
*IDAN KI NA SO NA, KI NUNA MIN;*
.
Wannan zance ne da mafi yawancin samari a yau su ke amfani da shi domin cin ma manufarsu akan budurwa musamman idan suka lura cewa Ta kamu da son su. Su na yin haka ne domin samun damar taΙ“a jikin budurwa, ko yin kissing Ι—inta ko rungumarta da sunan wai nuna Soyayya, wanda yin hakan wani kofa ce da kusantar Zina, wanda kuma Allah Ya yi hani ga kusantar zina.
.
Ya ke Ζ³ar uwa! Kada ki yarda Gaye ya yi maki wasa da hankali, Ke fa ba Ζ™aramar yarinya ba ce, Ki yi tunani! Duk namijin da ze neme ki da ki yi Kissing ko Hugging Ι—insa ba tsakani da Allah ya ke son ki ba. Domin saurayi na Ζ™warai, shi ne wanda a koda yaushe ya ke da burin kare martabar Masoyiyarsa.
.
Ki sani! Addinin musulunci ya kare maki martabarki, to don me za ki bama wani Ƙazami damar zubar maki da ita.
.
Ka da Ki yarda wani Namiji ya samu damar taΙ“a jikinki ballantana ya rungumeki ko Kissing Ι—inki.
.
Ya kai Ɗan uwa! Ka ji tsoron Allah, Menene ribar ka don ka taΙ“a jikin macen da ba taka ba, Ka sani,
.
An karbo daga MaΖ™il bn Yassaar (r.a) ya ce: Manzon Allah ο·Ί ya ce: *“Da Ι—ayanku ya taΙ“a matar da bata halasta a gareshi ba, gara an soka mashi allura ta Ζ™arfe a kansa”* Ɗabaraani ya ruwaito shi, a al-kabeer 489. Albani ya inganta hadisin.
.
Wannan hadisin na nuna mana cewa Azabar namiji mai taΙ“a mace, ko macen da ke taΙ“a Namijin da ba muharraminta ba ya fi a daΙ“a ma mutum allura a kanshi, saboda haka Wallahi mu ji tsoron Allah domin yana kallonmu a duk inda muke.
.
Kuma haramunne yin hannu tsakanin Namiji da Mace matuΖ™ar ba Muharraman juna bane, hadisi ya tabbata daga Annabi (ο·Ί) cewa ya ce: *“Ni ba na yin hannu da mata....”* har zuwa Ζ™arshen hadisin, Kuma Allah (ο·») Ya ce: “HaΖ™iΖ™a abin koyi kyakkyawa ya kasance a gareku wajen manzon Allah” Don haka dole ne a kan mu kada mu yi hannu da mata, domin koyi da Annabi (ο·Ί).
.
Ya Ζ³an uwana Musulmi, Ni ina yi maku nasiha akan ku Nisanci duk wani abu da ze kai ku ga fushin Ubangiji.
.
Ya ke Ζ³ar uwata mai daraja ka da ki yarda ku keΙ“ance da saurayi ko wani namiji ba tare da wani muharramin ki a wajenba, domin Annabi (ο·Ί) ya ce: *“Wanda ya kasance yana Imani da Allah da Ranar lahira, to kada ya kuskura ya kaΙ—aita da mace ba tare da muharraminta na tare da ita ba, domin na ukunsu shi ne ShaiΙ—an”*
.
Daga Ζ™arshe, Ya ku Ζ³an uwana Muminai Maza da Mata! Ina tunatar da ku Wasiyyar Allah a gareku a inda yake cewa:
.
*“Ka ce da muminai maza su kame ganinsu, kuma su kiyaye farjinsu. Wannan shi ya fi tsarki a gare su. HaΖ™iΖ™a Allah Masanin abin da su ke aikatawa ne. Ka ce da muminai mata su kame ganinsu, kuma su kiyaye farjinsu. Kada kuma su fito da adonsu, saidai abinda ya bayyana daga gare shi, kuma su yi lulluΙ“i da mayafansu a kan wuyan rigunansu. Kuma kada su bayyana adonsu sai ga mazajensu, ko Ζ΄aΖ΄ayensu, ko Ζ΄aΖ΄ayen mazajensu, ko Ζ΄an uwansu maza, ko Ζ΄aΖ΄an Ζ΄an uwansu maza, ko Ζ΄aΖ΄an Ζ΄an uwansu mata, ko mata (musulmai) Ζ΄an uwansu, ko kuma abinda hannayensu suka mallaka (bayi), ko kuma mabiya ba masu bukatar mata ba daga maza, ko kuma Ζ™ananan yara waΙ—anda basu san sha'awar al'aurar mata ba. Ka da kuma su buga Ζ™afafunsu don a gane abin da suka Ι“oye na adon Ζ™afafunsu (wato mundaye). Kuma ku tuba ga Allah gaba Ι—ayanku ya ku waΙ—annan muminai don ku rabauta”*. (An-Nur: 30, 31)
.
Anan ne zan dakata da rubutu Na, Allah Ya shiryar damu a hanya madaidaiciya.
.
*Ayyub Musa Jebi.*
*08166650256.*
*26/01/2018.*

*πŸ“šIrshadul Ummah WhatsApp.*
Post a Comment (0)