DA WANE LOKACI YA KAMATA MUTUM YAYI SALLATUL FAJR

*DA WANE LOKACI YA KAMATA MUTUM YAYI SALATUL FIJIR?*
:
DAGA ZAUREN
*HISNUL MUSLIM*
:
*TAMBAYA*
Assalamu alaikum warahmatuhla wabarakatuh Don Allah menene hukumci salatul fijir,dawana lokaci ya kamata arinka yin shi sannan kuma mene faidar sa.Allah y saka da alkhairi
:
*AMSA* Wa'alaikumussalam Warahamatullahi wabarkatuhu
:
Salatul raka'atanin fajir anayinshine, bayan fitowar alfijir.. Kuma raka'a biyu akeyi!
:
Sannan falalan ta yadda yazo a hadisai ingantattu "tafi duniya da abinda ke cikinta"
:
Ibni hajar yakawo hadisin acikin bulugul maram
:
Wallahu a,alam
*Muhammad Auwal Abu jaafar*
*Masu buqatan shiga Wannan Zaure na hisnul Muslim suyiwa daya daga cikin wadannan number magana ta whatsApp*
*+2348065523065*
*+2349039510396*
Domin Neman Karin bayani akan wata fatawa sai Ku kira wannan numbar↓
*+2347065588557*
ﺳﺒحاﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ، ﺍﺷﻬﺪ ﺍﻥ ﻻ ﺍﻟﻪ ﺍﻻ ﺍﻧﺖ ﺍﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺍﺗﻮﺏ ﺍﻟﻴﻚ ،
Kuna iya samun mu ta facebook ta wannan link indanke Qasa
https://mobile.facebook.com/Hisnul-Muslim-667684316700356/?fref=none

Post a Comment (0)