MENENE HUKUNCIN IRIN SAKONNIN NEMAN GAFARA DA AKE TURAWA GABANIN RAMADAN?

*Assalamu Alaikum*
.
.
*Tambaya ta 3,449:*
=
Shin meye matsayin irin sakonninda mutane suke turawa na neman afuwa da yafiya aduk sadda watan ramadan yamatso????
=
=
Amsa
=
_Toh wannan babu shakka bidi'ane kawai, kuma aikin jahilcine kasantuwar mutane idan basa karatu suka za6i su zauna da jahilci to babu abinda bazasuyiba su basu daukeshima abakin komaiba. Wannan irin sakonninda ake tutturawa wai mutum yace kuyafemai kaza kaza saboda ramadana ya matso wannan aikin jahilcine, wato irin yadda mutane suka nutse cikin jahilci shine ya jagorancesu zuwaga hakan harsuke ganin hakan abune mekyau alhalin kuma abun zargine. Lallai ana jiyewa mutane tsoro karsu shiga cikin Fadin Allah gameda wadanda aka qawata musu mummunan aikinsu se suke ganinshi amatsayin mekyau, Allah ta'ala ya tsaremu*****_
=
=
Allah Yasa mudace
.
.
*DAGA ZAUREN*
.
*KITABU WAS SUNNAH*
.
*مجلس تعليم الكتاب والسنة*
📓📔
Watsaps
08036222795
09031200070
.
.
17-08-1439
04-05-2018
=
=
Zaku iya samun shafinmu na facebook ta wannan hanyar
http://m.facebook.com/Kitabu-Wassunah-1522000298067561/
.
ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.
.
Subhanak Allahumma wabi hamdika ash hadu anla ila ha illah anta astagfiruka wa atubu ilaika

Post a Comment (0)