YADDA MATA ZA SU RABU DA INFECTION HAR ABADA


YADDA MATA ZAA RABU DA INFECTION KWATAKWATA INSHA ALLAH   
kamfanin khalifa herbal medicine and marriage councelling munyi binciken cewa kashi tisiin bisa dari na mata na fama da wannan matsala kuma muna samon complain sosai akan wannan lalura saboda haka muka yanke shawarar taimaka yanuwa mata da yadda muke hada magungunan wannan matsalar indai akabita to insha Allah zaa rabu da infection kwata kwata da ikon Allah ga hanyoyin kamar haka.   
1- A samu Saiwar Garafuni da Sassaken Magarya, sai a tafasa, idan ya dan huce sai mace ta dinga kama ruwa da shi. Kullum sau daya. Yana maganin budewa da kaikayi. 
2- A samu Garafuni da Sassaken Sanya sai a tafasa, mace ta dinga shan rabin kofi da safe, rabi da yamma. Ya na fitar da dattin mara da maganin farin ruwa mai wari. 
3- A samu Furen Tumfafiya, sai a shanya ya bushe, a daka a dinga zubawa a cikin Nono a na sha. Ya na magance matsalar ruwan infection. 
4- A samu Lalle da Ganyen Magarya da Kanumfari, a hada waje daya a daka sannan a tafasa a zuba farin miski a ciki. Idan ya dan huce sai ta shiga ciki ta zauna tsawon kamar minti goma. Yin haka yana maganin kaikayi da kuraje da budewa da dadewar gaba. 
5- A samu Kabewa a dafa ta, bayan an dafa sai a tsame daga ruwa a jajjagata ko a birga, a zuba Madara ko Nono sannan a sa Zuma a sha. Wannan yana mganin rashin sha’awa da bushewa da rashin gamsuwa.   
6- A dafa Zogale, idan ya dahu sai a murje shi ko a dama, a tace, a yi lemon juice da shi. Yana maganin fitar farin ruwa mai wari da cushewar mara kuma ya na kara ni’ima. 
7- A samu Dan-Tamburawa da Albabunaj a tafasa a zuba Man Hulba a ciki. Sai ta dan tsuguna tururin ya dinga shigarta. Idan ya dan huce kuma sai ta shiga ciki ta zauna. Zai magance mata kaikayi da kuraje kuma ya na sa matsewa. 
8- A samu Farar Albasa da Kanumfari da Citta da Malmo da Barkono da Raihatul Hubbi, sai ta da ke su ta yi yaji ta dinga cin abinci da shi. Ya na saukar da ni’ima da magance duk matasalolin sanyi. 
9- A samu Sabulun Zaitun da Sabulun Habba sai a daka su. A samu ganyen Magarya da Garin Bagaruwa a daka a tankade. Sai a zuba akan sabulan da aka daka sannan a kwaba da Ma’ul Khal, a zuba Man Tafarnuwa da Farin Almiski. Sai mace ta dinga kama ruwa da shi kullum sau daya. Da ruwan dumi amma ake tsarki da shi. Wannan Sabulu ya na maganin kuraje da kaikayi da fitar wari. 
10- A samu Man Zaitun da Man Habba da Man Tafarnuwa da Man Kanumfari sai a hade su waje daya. Mace ta dinga shan cokali daya kullum kafin ta karya. Ya na wanke dattin mara kuma ya na samar da ni’ima   
11- A samu Ciyawar Kashe-Zaki da Farin Magani sai ta hada waje daya ta dinga jika rabin karamin cokali ta na sha. Sannan ta dinga shan Man Zaitun Cokali daya kullum kafin ta karya. Wannan ya na maganin dattin mara da wanke daudar mahaifa. 
12- A bare tafarnuwa, idan za ki kwanta bacci sai ki dauki sala daya ki yi matsi dashi, ana son idan mace za ta yi wannan hadin to miji ya daga mata kafa wato kada ya kusance ta, Da safe sai ta tafasa garin hulba ta zauna a ciki zata yi hakan har tsawon kwana uku. 
13- Ki hada hulba da bagaruwa guri daya, ki dafa idan ruwan ya sha iska sai ki zauna a ciki, kuma ki samu man habbatussauda ki yi matsi da shi.    
SAKA ME GIDA SUMBATU

 

kisamu totuwar rake me tsafta ki busar da ita saki hada da
miski da kanunfari saiki hadasu waje daya ki dakasu ki
samu garwashin wuta kina zuba garin kadan aciki kina
tsuguno kibar hayakin ya ratsa gabanki sosai kisamu kamar
5minutes wannan hadin yana karawa mace dandanon jima i
sosai musammamn idan kin kasance me ni ima

GYARA GABANKI

 

ga wani sirri shikuma amfaninsa zaisa gabanki yaciko ma
ana mararki ta cika da ni ima sosai
sassaken baure sassaken gamji gishirin gallo dan kumasau
sai minannas sannan saiki samu hanta tattasai
yanda ake hadawa shine zaki saka hanta akan wuta sannan
ki saka sassaken da dan kumasau cokali daya gishirin gallo
rabin cokali ki saka tattasai sai minannas shima rabin
cokali sannan ki dafa sosai amma zaki iya saka kayan miya
duk yanda yakamta bayan ya dafu ki cinye gaba daya
wannan zakiyi mamakinsa idan kika hadash



SAKA MEGIDA SUMBATU

wannan hadin bashida wahala amma kuma yana aiki 100%
kisamu sautar zogale sauyar kankana kununfari dukkansu
ki dafasu bayan sundafu saiki tace ruwan sannan kisamu
mazar kwaila da zuma ki saka sannan kimayar dasu kan
wuta sannan kibari ya dafu saiki juye kinasha safe da
yamma
2/ko kuma kisamu lemon zaki kamar guda biyu ko uku ki
matsesu akofi saiki zuba madara peak guda biyu ki saka a
freg yayi sanyi kisha
 

 

GYARAN GASHI

Ga hanyarda zakibi ki gyara gashin kanki cikin sauki
kisamu garin hulba ki zuba acikin ruwan lalle ki dafa ya
dafu sosai sannan saiki saukeshi kibarshi yayi sanyi sannan
ki samun sabulun h/sauda ki wanke kayin dashi sannan
saiki samu wadannan mayikan

 

1/man zaitun
2/man kwakwa
3/man alayyadi
4/man h/sauda
5/man sim sim
6/zautun lauz

duk wadannan mayikan zaki hadasu waje daya sannan kina
shafawa akai kisamu kamar wata guda ko fiye da haka...
Insha allahu gashinki zaiyi tsayi yayi laushi yayi bak

SHA YANZU MAGANI YANZU

 

idan kinaso lokaci daya ki jike da ni ima agabanki ki samu
kankana me yashi ki fereta kiyi mata kofa sannan ki daka
kanun fari ki zuba aciki saiki daka dabino bayan kin cire
kwallon shima ki zuba saiki samu kwallon kwakwa ki fasa ki
zuba ruwan aciki sannan ki rufe wannan kankanar kibarta
ta kwana idan kari ya waye saiki dauko ki shanye gaba
daya sannan ki cinye wannan kwakwar uwar gida wannan
hadin keda kanki zaki gane kin hadu


SIRRIN KARAWA MACE SHA AWA

akwai mata da yawa wanda zaka samu matan aurene
amma suna fama da karancin sha awa hasalima suna jima
ine bawai don dadiba sai dan raya sunnar manzan allah
(saw) amma ga wata faida wacce idan kikayi amfani dasu
zakiyi sha awar jima i sosai
kisamu danyen zogale ki markadashi saiki tace wannan
ruwan ki zuba masa kanunfari da zuma kinasha safe da
yamma



MAGANIN RAKE TUMBI&KIBA

mutane da dama basusan yanda ake amfani da zogale
wajen rage kiba ko tumbiba yanda za ayi shine asamu
ganyensa a tafasa arinka shan ruwan kullum insha allahu
za ayi mamaki allah yasa adace


KARAWA MACE NI IMA

 

ki samu ganyen ugu ki matse ruwan a kofi ki fasa kwai
guda daya ki gauraya sosai acikin ruwan gwanda saiki
samu garin madara cokali biyu ki zuba sannan ki zuba
zuma cokali uku saiki samu lemun tsami ki matse rabinsa
saboda kada yayi karni ki gauraya sosai saiki shanye
kisamu kwan uku kina wannan duk bushewar gabanki
zakiga ni ima

INGANTACCEN MATSI

idan kinaso kimatse farjinki koda kin haufu farjinji zai dawo
kamar budurwa yar shekara16
Da farko kisamu lallenki me kyau ki kwabashi da zuma
farar saka ki hada ki matse farjinki dashi sannan kisamu
man zaitun da beby oil kidauko auduga kina dangwalowa
kina digawa acikin farjinki kuma kada kina tsarki da ruwan
sanyi kirinkayi da ruwan dumi musamman idan kinyi jima I
kuma kina tafasa bagaruwa kina tsarki da ruwan farjinki zai
kumburo ya burge me gidanki
Kokuma kisamu lalle gabaruwa ganyen magarya alimun
dan kadan domin idan yayi yawa akwai matsala saiki tafasa
saiki juye awajenda zaki iya shiga ki zauna acikin ruwan
kisamu minti20 saiki fita koda sau daya kikayi farjinki zai
matse musamman idan kin taba haifuwa zakiga yanda
farjinki zai matse kamar baki taba haifuwaba uwar gida a
gwada wannan
allah yasa adace


SIRRIN MATSI

Ga wani sirri wanda akasari larabawane suke amfani dashi

(1)kisamu kwallo mangoro
(2)Turaren miski
(3)Zuma
(4)Bawon ruman ga yanda ake hadashi shi wannan kwallon
mangoron dan cikin zaki cire ki shanyasu tareda bawon
ruman bayan sun bushe saiki takasu ki kwabashi da zuma
da turaren miski saiki rinka matsi dashi idan ya jima kadan
saiki wanke wannan zai saka gabanki ya matse yanda
kikasan budurwa kuma zaiyi santsi sannan kuma zai rinka
kamshi
Uwargida ki gwada wannan

 

AMFANIN KANKANA

uwargida kisamu kankana ki gyarta ki cire kwallayenta ki
samu dabino ki saka sannan ki markada kisamu zuma
cokali uku ki zuba sai madara da ruwa ki zuba kisaka a
furej yayi sanyi kisha saiki dauko bawon kankanar ki busar
dashi bayan kinyi wanka saiki turara farjinki dashi

 

KARIN NI IMA

Zaki samu ridi ki surfa ki dakashi sai kuma aya itama
kidaka amma saikin soya ayar sannan kihada da garin
cukwi kirinka saka cokali kamar3 acikin madara peak
kinasha wannan ya inganta yana karawa mace ni ima
sosai..
daga mana


KARIN NI IMA

Zaki iya yin shayin kara karfin sha awa da ni ima yanda
zakiyi shine kisamu sassaken baure ki dakashi saiki daka
kanunfari ki hada da lefton kinasha zakiyi mamaki
musamman idan ke matar aurece...


RAGE TUMBI

Mata da maza masu kato tumbi wanda yake hanasu dadin
saduwa sasu iya amfanida da KHAL TUFFA azuba aruwan
dumi arinkasha sau2 safe da yamma allah yasa adace...


YANDA ZAKI ZAMA MAI NI IMA KAMAR KORAMA

 

Kisamu sassaken baure ki dafashi sai bayan ya dafu sai ki juye ruwan sai kisamu bazar kwaila da zuma da kanunfari
da citta ki zuba aciki ki tafasa kirinka sha safe da yamma
hmm..zaki zama cakwala dadi..


KARIN MANIYI*

Wasu mazan suna fama da rashi maniyi amma ku gwada
wannan kasamu albasa guda biyu a yan yankasu a soya sai
bayan ta soyu sai ka kawo kwai ka zuba amma kada ka bari
ya soyu ka sauke kaci idan kana haka in sha allahu za kayi
mamaki..

 

SAKA ME GIDA KUKAN DADI

 

Ki samu totuwar raken da kika mai tsafta saiki barshi ya
bushe kisamu gabaruwa guda3 da almuski da kanufari ki
hadasu waje daya kirinka tsuguno kuma kirinka goga zaitun
awajen zakiga yanda mai gida zaiyi..

 


SIRRIN RIDI

Kisamu ridi mai kyau ki wankeshi ki nikashi ya koma gari ki
barshi ya bure kirinka sha da nonon zai miki amfani wajen
jima I da maganin dattin ma haifa...


KARIN GIRMAN NONO

wasu matan wanda daga sunyi haifuwa daya zakaga
nononsu ya zuba wannan yana saka me gida yayi miki
kishiya h/sauda hulba alkama gyada ridi danyar shinkafa
da busassen karas duk ki dakasu waje daya kina sha da
madara peak Awa2 kafin barci da kuma Awa2 bayan
barci...

 

KAMMALA JININ HAILA KIDAWO DAI DAI*

 

Kisamu zuma da garin tagargaje da almuski bayan kin
gama wanakan tsarki saiki debo garin tagargajen ki dama
acikin ruwa ki wanke gabanki dashi saiki dangwalo zuma ki
rinka sakawa acikin farjinki sai ki bari idan dare yayi saiki
dauko farin almuski ki kara shafawa acikin farjinki sannan
ki jira dare yayi zakiga yanda mai gida zaiyi...

 

BAKYA IYA GAMSARDA MIJINKI

Kisamu furen tunfafiya da yayan zogale da gero ki dakasu
lukui sannan kirinka sha da fresh madara daga ranar zaki
fara gamsarda mijinki har sai ya g

 

MATSI DA SANTSI

 

Idan kinaso mijinki yarinka jinki lutsulutsu kisamu lalle mai
kyau ki kwabashi ki hada da zuma ki saka farjinki sai ki
samu man zaitun da beby oil ki dauko auduga ki rinka
dangwalowa kina sakawa a farjinki wannan shine asalin
matsi mai saka mai gida kyauta bayan haka sai kisamu
kankana ki markadata ki hada da madara peak wannan
shine zaki zama mai dadin jima i..

 

RAGE GIRMAN NONO*

Ganyen lemun
zaqi Buhuru sudaniya.Ki hada ki
dakasu ki dinga shafawa a nonon ze
ragu amma ki rage shan madara
Ki dinga soya hanta da kitsen akuya
kina ci zasu ragu kuma bazasuyi girma ba.

 

SAURIN KAWOWA MANIYI*

Maza da dama suna bukatar jimawa awajen jima I amma
hakan baya samuwa saboda daga sunfara jima I zasuyi
riles amma ka gwada wannan kasamu garin h/sauda cokali
daya
Sai kasamu kwai guda uku sannan ka hadasu ka soya kada
ka bari ya soyu sosai insha allah za adace..



ZAFI LOKACIN JIMA I

Rashin ni ima afarjin mace shiyake kawo mata jin zafi
lokacin jima I shi kansa mijin zafi yakeji to ki gwada
wannan kigani ki samu gero ki surfa ki hada da bazar
kwaila da kanunfari da man shanu ki saka ruwa ki dora
akan wuta ya dafu sosai saiki tace ruwan kisha.,hm lallai
ranar tun kafin dare zaki fara nason ruwa..

 

KI KARAWA KANKI DADI*

Kisamu dan bashana da gyadar mata da yayan kankana da
fara biya rana da yayan zogale da bazar kwaila ki hadasu
waje daya ki dakasu kirinka sha da madarar shanu zakiga
yanda me gida zaiyi...

 

SAURIN KWANCIYAR NONO

Kina budurwa kinaso kada nononki ya zuba kafin aurenki ki
daina saka damanmu kaya kuma babu brz ko kirinka tsalle
da sauransu kuma ki daina kwanciya rub da ciki ko kirinka daga zani sama kina damesu kuma rashin shan kayan marmari da rashin saka brz suma suna kawo saurin zubewar nono.

 

YANDA ZAKI KARAWA KANKI DUWAWU*

 

Tabbas maza suna bukatar mace ne kugu saboda yana
basu sha awa musamman awajen jima I to amma ga yanda
zakiyi kirinka shan kankana da latas (salak) kabeji zannan kirinka zama kusa da mijinki sanna idan kuna jima I yarinka shafawa ki.

1 Comments

Post a Comment