TODAY'S HADITH

Manzon (SAW) yace:

Mutane ba zasu gushe suna cikin alkhairi ba matuƙar suna gaggauta buda baki.
-Bukhari

An so gaggauta buÉ—a baki lokacin da aka tabbatar da faÉ—uwar rana ta hanyar gani ko kuma ya yi galaba a wajen sa cewa rana ta faÉ—i ta hanyar jin labari daga amintacce Imma da kiran sallah ko wanin sa.

 Shaikh Saleh Al-Fauzan R.

#Zaurenfisabilillah
Telegram: https://t.me/Fisabilillaaah

Post a Comment (0)