HADISAN RAMADAN


*Day 09* 
 ```Hadisai 30 Kan Ramadan``` 

An karbo daga Jabir ษ—an Abdullah (Allah Ya ฦ™ara masa yarda) yace: Manzon Allah ๏ทบ ya kasance a cikin wata Tafiya, sai yaga taron wasu Jama’a masu yawa sun yiwa wani Mutum Inuwa sun zagaye shi, sai Manzon Allah ๏ทบ yace dasu:

 ```“me yake faruwa ne?”``` 

Sai sukace: mai Azumi ne, sai Manzon Allah ๏ทบ yace: 

 ```“Ba shi daga cikin biyayyar Allah yin Azumi a halin Tafiya”.``` 
 *Bukhaariy da Muslim ne suka riwaito shi* 
Azumi lokacin Tafiya ga wanda yake da Nishadi da rashin shan wahala da karfin jiki babu laifi, amma idan zaka sha wahala da galabaita a lokacin tafiya, to ajiye Azumin zuwa wani lokacin na daban shine Sunnar Manzon Allah ๏ทบ.
 *Domin Cigaba da Samun Wa'innan Hadisan* 

https://twitter.com/AnnasihaTv?s=09
Post a Comment (0)