*Tambaya:*
Assalamu alaikum malam duk dakana mkrnt inaso ataimakaman da adadin kalmomin Fisabilillah acikin alkur an mlm Allah yabada nasara amin
.
*Amsa:*
Kamar *fee sabilil Lah* an samu guda *43,* na farko *Bakara 154....* na karshe *muzammil 20*
*Barr. Ukashatu Abubakar Giwa.*
*🕌Islamic Post WhatsApp.*
