FASSARAR WAKAR AGAR MAIN KA HOON

PROGRAMME ::FASSARAR WAKOKIN INDIA
SUNAN WAKA :: AGAR MAIN KAHOON
SUNAN FILM ::: LAKSHYA
SUNAN MAWAƘA :: UDIT NARAYAN, ALKA YAGNIK
SHEKARAR RELEASE :: JUNE 2004
JARUMAN FILM DIN :: AMITABH BACHCHAN, HRITHIK ROSHAN, PREITY ZINTA

Agar main kahoon mujhe tumse mohabbat hai
Idan nace ina son ki
Meri bas yehi chaahat hai toh kya kahogi)
Kuma kece kadai muradi na me zaki ce?
Main tumse kahoongi,
Ni kuma zan ce maka
is baat ko agar tum
Zara aur saja ke kehte, zara ghooma-phira ke kehte
Toh achcha hota
Wannan maganar taka, da zaka fade ta wata sigar kuma a yanayi mai kyau da sai ya fi
Agar main kahoon
Idan na fada miki
Tumko jab dekhoon lagti ho jaise nayi
A duk san da na gan ki, kikan kasance min sabuwa
Honthh hain pankhadi phool ki
Lebban ki sun kasance kamar kunnen fure na flower
Aankhein jaise jugnu chamke huwe
Idanuwan ki kamar gilmawa ta haske
Soche mera ye dil dhadakte huwe
Haka zuciya ta take tunani a yayin da take bugawa
Agar main kahoon
Idan na fada maka
Agar main kahoon ye jo chehra hai jaise koi chand hai tu kya kahogi
Idan na fada miki cewa fuskar ki tana kama da farin wata me zaki ce?
Main tumse kahoongi
Ni kuma zan ce maka
Mujhe phool na kehna woh murjhaate hain
Kar ka taba kira na da farin wata
Chaand mein toh kayin daag hai
Domin farin wata ma yana da tabo
Mujhe phool na kehna woh murjhaate hain
Kar ka kira ni da flower domin flower ma tana bushewa
Jugnu bhi na kehna woh kho jaate hain
Kar ka kira ni da Gilmawa na haske domin shima yana ɓacewa
Ye baatein puraani hai, jo mujhko sunaani hai
Duk wannan kalaman da zaka fada min
Kissi aur adaa se kehte, zara ghooma-phira ke kehte
Toh achcha hota
Da zaka fade ta ta wata siga mafi kyau to da hakan yafi kyawu
Agar main kahoon
Idan na fada miki
Baatein sunke tumhaari main hairaan hoon
Nayi mamaki da jin kalaman ki
Jo bhi kehna hai kaise kahoon
Ta yaya zan fadi abubuwan da ya kamata na fada?
Lagta tumhein kuchh bhi achcha nahin
Kamar babu abin da yake burge ki
Sach ko bhi kehti ho sachcha nahin
Koda na gasken, kince ba gaske bane
Agar main kahoon tumhein pata nahin hai kyun
In na fada maka cewa ban san dalili ba
Hai pyaar mujhe bhi tumse toh kya kahoge
Amma dai ina son ka me zaka ce?
Main tumse kahoonga
Zan fada miki cewa
mere dil ka hai ye kehna
Ham ko hai saath mein rehna
Zuciya ta tana fada min cewa dole mu kasance tare
Ye dono ke dil mein hai na toh phir kyun kehna
Tunda zuciyoyin mu suna fadar haka mene amfani furtawa a fili
Agar main kahoon
Idan na fada miki
Toh main tumse kahoongi
Nima zan fada maka
BY ABDUL KING KHAN AKK
VIA ZAUREN INDIA PROGRAMME

Post a Comment (0)