BABARBARE



BABARBARE

Wani barbarene yazo kano daga maiduguri yanada dan tab'in hankali sai yazo wajan wasu mutane yayi musu sallama suka amsa ya zauna agefe lokacin sallar magriba yayi kowa yayi alola shidai bai motsaba,to an ganshi yayi shiga irinta manyan kaya ga alkaybba ga rawani sai mutane sukace bisimillah aramma ya shiga gaba yafara sallah yakaranta fatiha saiya fara jawo bakara mutane suna tsammani kadan zaikaranta mutumin naka kuwa karatu kawai yake wasu harsuka gaji suka fice daga jam,i bayan anyi sallama sai wani yace kai amma malam ansha karatu yace ai damma banyi alola bane da abin yafi haka.
Post a Comment (0)