AN GAFARTA MASA ABINDA YA GABATA NA ZUNUBANSA
Akwai aiyukan ibda da Annabi SAW ya bada labarin cewar sanadiyyar aikatasu ana kankarewa bawa zunubansa baki daya kamar,aikin hajji, azumi, sallah alwalada sauransu.
Yin wannan adduar bayan gama cin abinci yana sanyawa Allah ya gafarta maka zunubanka baki daya.
Daga Mu'az bn Anas R.A yana cewa:
"Manzon Allah SAW yace:
(Duk wanda yaci abinci sai yace:
_"الØÙ€Ù…د لله الـذي أطعمـني هـذا ورزقنيـه مـن غـير ØÙ€ÙˆÙ„ مـني ولا قـوة"_
"ALHAMDULILLAHIL LAZI ADH'AMANY HAZA WARAZAQNIHI MIN GAIRI HAULIN MINNI WALA QUWWATIN" an gafarta masa abinda ya gabata na zunubansa).
@رواه أبـو داود والـترمذي وقـال ØÙ€Ø¯ÙŠØ« ØÙ€Ø³Ù†.
✔الـعَÙ„ّامَـة ابْـنُ عُØ«َÙŠْـمِينْ -رَØِـمَÙ‡ الله
Yana cewa:
"مـن غـير ØÙ€ÙˆÙ„ منـي ولا قـوة:
Ma'ana badan Allah Madaukakin sarki ba ya saukaka maka ba wannan abinci ba da baka sameshi ba...."
@Ø´Ù€Ø±Ø Ø±ÙŠÙ€Ø§Ø¶ الـصالØÙŠÙ†〘4/198〙
Allah ka gafarta mana dukkan zunuban mu baki daya.
