YADDA AKE HAƊIN MANYAN MATA

*SIRRIN MALLAKAN MIJINKI*

*_Yadda Ake Hadin Manyan Mata Mai Motso Sha’awa_*

Zaki nemi wadannan abubuwa kamar haka;
 
1- Garin alkama
2- Garin sha’ir
3- Garin farar shinkafa
4- Garin nikaken dabino
5- Nonon akuya

*Bayani;* Wadannan kayan za a hadasu guri guda tare da nonon akuya suyi kwana uku a jike sai a dafa bayan an dafa sai dunga diba ana zuba wani nonon akuya a ciki dafafan hadin ana sha.

Wannan hadin ne na larabawan kasar yerman wanda suke kira da suna (ahmubasshara)

Gargadi: idan mace ko namiji sun san basa kusa da juna kar su sha.

Wabillahi Taufiq.

Rubutawa: *Abu Imam (Auwal Abdullahi)*

Gabatarwa: *Abu Imam (Auwal Abdullahi)*

*- Zauren Macen Kwarai-*

*. Ga masu buqatar shiga Zauren Macen Kwarai sai a turo da cikakkiyar sallam tare da cikakken suna da Address ta wannan Number +2348036692586,08062828025 a WhatsApp.*


Post a Comment (0)